Search This Blog
Monday, 9 January 2023
Taro yakin neman zabe: Gwamnatin Kano ta bukaci jam’iyyun siyasa su yi amfani da filin wasa, da sauran wurare
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Sunday, 8 January 2023
Gwamnatin Najeriya ta rufe tashar jirgin ƙasa a Edo bayan harin 'yan bindiga
Rahotonni sun ce lamarin ya faru ne a daidai lokacin da fasinjojin ke shirin hawa jirgin ƙasan zuwa garin Warri da ke jihar Delta
Da yake tabbatar da faruwar lamarin mai magana da yawun rundunar 'yan sandan jihar Edo Chidi Nwabuzor, ya ce kawo yanzu ba su samu labarin rasa rai ba.
To sai dai ya tabbatar da cewa wasu fasinjojin sun samu raunukan harbin bindiga daga maharan.
Ya ce 'yan bindigar ɗauke da bindigogi sun far wa tashar jirgin ƙasan da maraicen ranar Asabar, inda suka riƙa harbi a sama kafin su kama wasu da yawa daga cikin fasinjojin.
Lamarin na zuwa ne ƙasa da shekara guda bayan da 'yan ta'adda da ake kyautata zaton 'yan ƙungiyar Boko Haram sun kai hari kan jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna a arewacin ƙasar tare da yin garkuwa da fasinjoji masu yawa, inda suka kwashe tsowon watanni a hannun 'yan bindigar.
Lamarin da ya tilasta wa gwamnatin ƙasar dakatar da zirga-zirgar jiragen tsakanin manyan biranen biyu na kusan sama da wata shida.
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Labari da dumiduminsa : 'Yan bindiga sun sake yin garkuwa da fasinjojin Jirgin kasa
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Saturday, 7 January 2023
BIDIYO: Abun da ya faru lokacin zuwan Tinubu Kano
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Aminu Alan Waka ya ajiye takarar sa ya fice daga jam’iyyar Sha’aban Sharada
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
LABARI CIKIN HOTUNA : Abdulmumin Jibrin Kofa ya kai ziyarar ta'ziyya ga al'umomi daban-daban
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
2023:Za Mu Sama Wa Katsina N10bn Daga Hasken Rana A Shekara —NNPP
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Muna buƙatar Buhari ya sa baki kan ƙarin kuɗin makaranta - Kungiyar Dalibai
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Dokta Ahmad BUK: Ba rabo da gwani ba
Sahabi Aliyu (RA) ya fadi ga Jabir dan Abdullahi (RA) cewa “Duniya ta dogara ne a kan abu hudu; addini da malami mai yin aiki da iliminsa, sai jahili wanda ba ya girman kai wajen neman sani da kuma mawadaci wanda ba ya rowa da dukiyarsa.”
Marigayi Sheikh Dokta Ahmad Muhammad Ibrahim wanda aka fi sani da Dokta Bamba ya ce ilimi ba komai ba ne sai sanin abu a zuciya da kuma gaskata shi a zahiri, yayin da jahilci ke nuni da kiyaye abu a zuciya wanda a zahirance ba gaskiya ba ne.
Saboda haka, a cewarsa ba kawai rashin sanin abu ake kira jahilci ba, a’a har ma da sani gami da riko da abin da bai gaskata ba.
Rayuwa irin ta Dokta Ahmad madubi ce ga daukacin al’ummar Musulmi.
M
utum ne mai kyakkyawar fahimta ga lamurran addini, amma mai zafafawa wajen kare martabar Annabi Muhammad (SAW).Mai kimanin shekara 82 a duniya, wanda ya rasu a ranar Juma’a, 7/1/2022, marigayi Dokta Ahmad Bamba ya shafe daukacin rayuwarsa wajen nema da kuma yada ilimi.
Ya shafe sama da shekara 20 yana daukar darasi a Masallacin Annabi Muhammad (SAW) a Madina.
Sannan ya fassara Littafin Muwadda na Imamuna Maliku ɗan Anas daga harshen Larabci zuwa harshen Hausa, baya ga karantar da manyan littattafan Hadisi irin su Sahih Bukhari da Sahih Muslim da Sunanu Abu Dawud da Sunanu Nisa’iy da Sunanu Tirmizi da Sunanu Ibn Maja da Sunanu Darimi da Musnad Ahmad bn Hambal da sauransu duk a cikin harshen Hausa.
Tabbas, rasuwarsa babbar asara ce ga kafatanin al’ummar Musulmi musamman Hausawa.
Ya zo a cikin littafin ‘Al ilmu Huwal Imamu’ na Sheikh Ibrahim Nyassi cewa hanyar Aljanna tana hannun mutum hudu: Malami da mai gudun duniya da mai ibada da kuma mai jihadi fi sabilillahi.
Shi malami idan ya kasance mai gaskiya ne a cikin zuciyarsa, tabbas Allah zai azurta shi da hikima.
Duk kuwa wanda aka bai wa hikima alal hakika an ba shi gagarumar baiwa a nan duniya da gobe Lahira kamar yadda yadda ya zo a cikin Littafin Allah wato Alkur’an
An tambayi Dan Mubarak cewa su wane ne mutane? Sai ya ce ‘Malamai,’ sai aka ce masa su wane ne sarakuna? Sai ya ce ‘masu gudun duniya,’ sai aka ce su wane ne kaskantattu? Sai ya ce ‘masu cin duniya da addini.’
Don haka, ana iya cewa lallai malamai mutane ne masu daraja a cikin al’umma.
Abdul’aswad yana cewa babu wani abu wanda ya fi ilimi daukaka. Sarakuna masu yin hukunci ne ga jama’a, yayin da malamai ke yin hukunci a gare su.
Ahnaf (RA) yana cewa malamai sun kusa kasancewa iyayen giji, dukkan daukakar da ba a karfafe ta da ilimi ba, karshen ta kaskanci ne.
Annabi Muhammad (SAW) ya ce “Malamai su ne magada Annabawa.” (Tirmizi, Abu Dawood da Ibn Maja duk sun ruwaito shi) Allah Ta’ala kuwa Ya ce, “Iyaka dai masu jin tsoron Allah su ne malamai.” (Suratul Fathi, 28).
Babu bukatar zurfafa yabo ga marigayi Malam Ahmad Bamba, domin shi ba mai son yabo ko kwarzantawa ba ne a zamanin rayuwarsa, amma yana gaba-gaba wajen jaddada Sunnah a Kasar Hausa bayan da ta dauko dusashewa.
Mutum ne shi wanda yake son Allah da ManzonSa (SAW), wanda yake tarbiyyantar zukatan bayin Allah a kan bautar Allah ta tsanin ManzonSa Annabi Muhammad (SAW) da mayar da lamura ga AlSadiq Tukur Gwarzolah, kuma mutum ne marar kwadayi, mai darajanta ilimi da darajanta kansa, gami da fadar gaskiya walau ga shugabanni ko ga mabiyansu.
Allahu Akbar! Shi mutum ne mai daraja a duniyar Musulunci, tushen darajarsa kuwa bai wuce ga rikonsa ga Sunnar Annabi Muhammad (SAW) ba da tsantseninsa, kai ka ce shi ne Imam Maliku bn Anas ko Imam Hasanul Basri.
Hakika rayuwarsa ta kasance abar koyi ga al’ummar Musulmi.
Wani sashen masana sun ce an fifita Imam Hasanul Basri a kan sauran Tabi’ai ne saboda abubuwa biyar:
- 1. Ba ya umarni da aikata wani aiki face ya fara aikatawa.
- 2. Ba ya hana wani aiki face ya fara hanuwa daga gare shi.
- 3. Duk wanda ya nemi wani abu daga abin da Allah Ya hore masa zai ba shi.
- 4. Ya kasance yana wadatuwa da iliminsa ga barin neman wani abu a wajen mutane.
- 5. Ya kasance ciki da wajensa duk daya ne.
Tabbas duk wadannan siffofi biyar sun tabbata ga marigayi Sheikh Ahmad Ibrahim Bamba.
Ga shi kuma ya samu cikawa irin tasa, da fatan Allah Ya rahamshe su duka amin.
Abdullah bin Amr Ibnul Ass ya ruwaito daga Annabi Muhammad (SAW), cewa “Lallai, Allah ba Ya dauke ilimi daga hana shi ga bayinSa.
Sai dai Yana dauke ilimi ne daga mutuwar malamai ta yadda tsarkakakkun mutane za su gushe, sai mutane su nada wawayen (jahilai) mutane a shugabanci (su dauke su malamai).
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Friday, 6 January 2023
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero Ya yi sabon Aure
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa
Presidential delegation pays condolence visit to Hamza Darma’s family in Kano
A high-powered presidential delegation has paid a condolence visit to the family of late Alhaji Hamza Usman Darma, a prominent K...
-
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya ce Bankuna za su ci gaba da karbar tsoffin takardun kudi na Naira ko da baya...
-
Matar hamshakin dan kasuwa na Kano, Alhaji Aminu Alasan Dantata, Hajiya Rabi ta rasu Jaridar SOLACEBASE ta rawaito cewa, Hajiya ...
-
Zababben Gwamnan Jihar Kano Ya Sanar Da Kwamitin Karbar Mulki …… Dr. Baffa Bichi, Abdullahi Musa ya nada a matsayin Shugaba da Sakatare Baya...
