Labari Da Dumiduminsa: Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Kano Ta Sanar Da Ranar Zaben Kananan Hukumomi

Shugaban Hukumar, Farfesa Sani Lawan Malumfashi, shi ne ya sanar da hakan a safiyar ranar Laraba, yayin da yake yi wa manema labarai bayani 

Malumfashi ya kara da cewa Hukumar za ta gudanar da zaben ne a ranar 30 ga Watan Nuwanba na 2024

Yayi amfani da taron wajen yin Kira ga dukkanin masu ruwa da tsaki, su tallafawa Hukumar don gudanar da sahihin zabe

Cikakken Labarin zai zo muku nan gaba 

Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki