Search This Blog

Saturday, 7 December 2024

Labari Cikin Hotuna: Yadda Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Karbi Auren Daya Daga Cikin Hadimansa

Yadda Hon Abdulmumin Jibrin Kofa (Jarman Bebeji), ɗan Majalisar Wakilai na mazaɓar Kiru/Bebeji, Kano, ya karɓi auren ɗaya daga cikin Hadimansa, Ashiru Ɗankaka Bebeji, yayin ɗaurin aurensa da amaryarsa, Fatima Aminu Abdulkadir a masallacin Inuwa Dutse da ke unguwar Sallari a Kano ranar Asabar.





Sani Ibrahim Paki
Hadimin ɗan majalisar kan yaɗa labarai 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

SAPZ Kano partners ABCOAD to organize FFS Training for Youth and Women.

The Special Agro-Industrial Processing Zones (SAPZ) Programme, Kano State, in collaboration with Audu Bako College of Agricultur...