Posts

Showing posts from July, 2024

Shugaban Kungiyar Kano Pillars Ya Rusa Dukkanin Kwamitocin Da Shugabancin Baya Ya Kafa

Image
Kungiyar Kwallon Kafa ta Kano Pillars ta bayyana wani gagarumin sauyi a bangaren gudanarwa sakamakon sauyin shugabanci da aka samu a baya-bayan nan.  A sanarwar da Sashen yada labarai na kungiyar ya fitar, tace Sabon shugaban kungiyar da aka nada Alhaji Ali Muhammad Umar ya bayar da umarnin rusa dukkanin kwamitocin da tsohuwar hukumar ta kafa. A cewar shugaban ta hannun sashen yada labarai da sadarwa na kungiyar, daga nan take, an rusa dukkanin kwamitocin da suka gabata.  A cikin rikon kwarya, dukkan ayyukan kwamitin za su kasance karkashin kulawar sakataren kungiyar Malam Abbati Sabo.  Wannan tsari na wucin gadi zai ci gaba da aiki har sai sabuwar hukumar ta kafa sabbin kwamitoci a kan lokaci. Wannan shawarar ta nuna aniyar kulob din na daidaita ayyuka da kuma tabbatar da samun sauyi a sabuwar gwamnati.  Shugaban kungiyar ya nuna kwarin guiwa kan yadda Malam Abbati Sabo ke da ikon kula da wadannan ayyuka tare da jaddada cewa sake fasalin kungiyar na da nufin kara habaka in

Zanga-Zanga : Gwamna Abba Kabir ya Gana Da Shugabannin Al'uma

Image
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya gana da wakilan al'umma wadanda suka fito daga bangarori daban-daban na rayuwa, yayin da ake shirin gudanar da zanga-zangar da za a yi ranar Alhamis 1 ga watan Agusta, 2024. Mahalarta taron sun hada da: sarakunan gargajiya, Malamai, ‘yan kasuwa, malamai, shugabannin masana’antu da kungiyoyin mata. Da yake jawabi ga masu ruwa da tsaki a wajen taron, Gwamna Abba Kabir ya ce an yi taron ne domin a tattauna sosai da nufin lalubo hanyoyin da za a bi wajen kawo wa al’ummar jihar karshen abubuwan dake ci musu tuwo a kwarya. Hakan ya fito ne a wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya rabawa manema labarai. Alhaji Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da cewa mutane na da ‘yancin yin zanga-zanga a tsarin mulki, amma duk da haka ya kamata a kasance cikin lumana ba tare da yin wani abu da zai iya haifar da tarzoma ko barazana ga rayuka da dukiyoyi ba. Ya kuma umurci wadanda suka shirya zanga-zangar da ba a san

Labari Da Dumiduminsa: Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Kano Ta Sanar Da Ranar Zaben Kananan Hukumomi

Image
Shugaban Hukumar, Farfesa Sani Lawan Malumfashi, shi ne ya sanar da hakan a safiyar ranar Laraba, yayin da yake yi wa manema labarai bayani  Malumfashi ya kara da cewa Hukumar za ta gudanar da zaben ne a ranar 30 ga Watan Nuwanba na 2024 Yayi amfani da taron wajen yin Kira ga dukkanin masu ruwa da tsaki, su tallafawa Hukumar don gudanar da sahihin zabe Cikakken Labarin zai zo muku nan gaba 

Kano Allocates N596m for Furniture and Office Fittings in MDAs, Spokesperson Reveals

Image
Kano State Government has said the sum of N596 million was spent on provision of furniture, office fittings and other amenities at various ministries, department and agencies by the present administration within first and second quarters of 2024 fiscal year. Besides, government has directed immediate revalidation of the second quarter of the state budget performance report to reflect the actual releases on the projects.  Reacting to media report on the state budget performance, stipulating a sum of N10 billion spent by Governor Abba Kabir Yusuf on furniture, spokesperson of the Governor, Sanusi Bature Dawakin-Tofa urged the public to disregard the figure, which he said was intended to dent the image of the government.  According to Dawakin-Tofa, the administration of Governor Yusuf placed high priority on budget realism to achieve clear openess, transparency and accountability in governance.  The statement released on Tuesday said "the state Ministry of Budget and Ec

Breaking: Kano Establishes State Committee for Implementing New National Minimum Wage

Image
Kano State Governor, Alh. Abba Kabir Yusuf, has inaugurated a State Advisory Committee on the New National Minimum Wage, just 48 hours after President Bola Ahmed Tinubu approved the new N70,000 minimum wage as agreed with the organized Labour Union. Kano is the first state nationwide to establish such a committee. The inauguration took place today at the State Government House and was conducted by the Deputy Governor, Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo, on behalf of the Governor. In a statement issued to the press, the Deputy Governor’s Spokesperson, Ibrahim Garba Shuaibu, conveyed that Governor Yusuf emphasized the committee's responsibility to plan effectively for the newly approved minimum wage and to present a practical recommendation for the state government’s immediate implementation. Governor Yusuf assured that the implementation of the new minimum wage would increase the development of Kano State across all sectors, as the welfare of workers is a government priorit

Schools Closure: Kano Government Approves 26th and 27th July, 2024 as 3rd Term Vacation

Image
Kano State Government has approved Friday 26th and Saturday 27th July 2024 as the date for the commencement of 3rd term vacation to all Day and Boarding Public/Private Primary and Post Primary Schools in the state. Therefore, Parents/ Guardians of Pupils and Students in the Boarding schools are to convey their wards home by the early hours of Saturday 27th July 2024.   A statement issued by the Director Public Enlightenment of the State Ministry of Education Balarabe Abdullahi Kiru announced that Boarding Schools Pupils and Students are to resume back to their respective Schools on Sunday 8th September 2024 while Day Students are to resume on Monday 9th September, 2024. The statement however quoted the Commissioner of the ministry Alhaji Umar Haruna Doguwa urging Parents/Guardians of Pupils and Students of the schools to ensure total compliance with the approved resumption dates. He expressed appreciation for the usual cooperation and support given to the ministry and w

Hadakar Jam'iyyun Siyasa A Kano Sun Kauracewa Zanga-zangar Matsin Rayuwa Da Ake Shirin Yi

Image
Jam’iyyar NNPP mau mulki da na adawa da suka haÉ—a da APC da PDP a unguwar Dakata, Ƙaramar Hukumar Nassarawa a jihar Kano sun haÉ—a kai wajen kauracewa zanga-zangar da ake shirin yi kan matsin rayuwa a fadin kasar nan. Jam’iyyun, ta bakin ciyamonin su na Æ™aramar hukumar, sun yi kira ga al’umma da su kauracewa shiga zanga-zangar. A wani taron gangami da aka yi a Dakata Gidan Dagaci a jiya Asabar, Sabo Sambo (NNPP) da Umar Usman Usman (APC) da na PDP sun gargadi matasa akan illar da zanga-zangar ka iya haifar wa. A cewar su, akwai sauran hanyoyi da kundin tsarin mulkin Æ™asa ya bayar domin neman hajji da yanci daga gwamnati sama da zanga-zanga. Sun nuna cewa gwamnatin jihar Kano da ta taraiya gana daya shekarar su daya akan mulki, inda su ka kira al’umma da su yi musu uzuri. “Musamman ma idan aka yi duba na tsanaki za a ga cewa gwamnatin Tinubu da ta jihar Kano, a shekara É—aya da su ka yi a mulki, sun yi abubuwan yaba wa. “Za ku ga cewa a bangaren aiyukan lafiya da ilimi da noma

Senator Barau Salutes President Tinubu for signing the North West Development Commission Bill into law

Image
The Deputy President of the Senate, Senator Barau Jibrin, has commended President Bola Tinubu for signing the North West Development Commission Bill into law, which he sponsored.  Addressing Senate Correspondents, the Deputy President of the Senate said the commission, when established, would help to drive development across the seven states in the zone - Kaduna, Kano, Katsina, Kebbi, Jigawa Sokoto and Zamfara States. He said: " President Bola Tinubu today signed into law the North West Development Commission Bill sponsored by me.  " The Commission will assist in developing geopolitical zones in terms of required infrastructure, production of food, etc.  " It would be recalled that Boko Haram, kidnappers and bandits ravaged the zone like the North East with attendant drop in development indices. " With the consent to the bill, the coast is now clear for rebuilding of the zone. " President Tinubu has, no doubt, shown that he loves the people, and

Waiwaye Adon Tafiya: Daya Daga Cikin Dalilan Da Suka Sa Muke Yakar Yin Zanga-zanga A Kano - Farfesa Salisu Shehu

Image
A shekarar 2003 ne Amerika ta jagoranci mamaye Kasar Iraqi . Wannan aiki na zalunci da ta'addanci ya tunzura Kasashen Musulmi wanda ya sa aka rinka ZANGA-ZANGA da kona tutar Amerika a kasashen Musulmi baki daya. KUMA abin lura da izina shi ne duk wadannan ZANGA-ZANGA basu hana Amerika yin ta'addancin da ta yi niyya ba. Bil hasali ma kara maimaitawa take ta yi, WAMA LIBYA, WA SIRIYA , BI BA'ID. Wannan dalili ya sa mu ma a Kano aka shirya lacca ta musamman a Masallacin Umar ibn Al'-Khattab (Dangi) wacce kusan dukkan manyan Malamanmu na Kano kamar su Sheikh Isa Waziri, Sheikh Ibrahim Umar Kabo, Sheikh Dr. Aminuddeen Abubakar, Sheikh Ja'afar, Sheikh Yahaya Faruk Chedi , etc Rahimahumullahu duk sun halarta. Daga nan Masallacin aka yi jerin gwano cikin lumana aka bi State Road aka je gidan Gwamnati aka mika takarda ta yin Allah wadai da Kasar Amerika, aka bukaci Gwamnatin Jihar Kano ta isar da takardar ga Ofishin Jakadancin Amerika . Daga nan aka dawo Masalla

Kano Govt, PLANE Organise 3-Day Workshop On Education Sector Performance Review

Image
Kano State Government in collaboration with Partnership For Learning For All in Nigeria (PLANE) have organised a 3-day Workshop on Education Sector Performance Review (SPR) for the year 2023. In a statement signed by the Director Public Enlightenment of the Ministry of Education, Balarabe Abdullahi Kiru, said the he workshop was aimed at defining the policy position of the education sector and translating the policy in to realistic and costed programme and projects within medium-term sector strategic. Addressing the participants of the workshop today Sunday at FABS Hotel, Zaria, the State Commissioner of education Alhaji Umar Haruna Doguwa explained that the workshop was part of the present administration effort to align all activities under the education sector with new government policies and implementation strategies to achieve better performance. He disclosed that following the recent declaration of state of emergency on education and conduct of international conferenc

Kano Deputy Governor Lauds Leadership in Local Government Affairs

Image
Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo, the Deputy Governor of Kano State and Commissioner for Local Government and Chieftaincy Affairs, has expressed his confidence in the calibre of individuals tasked with overseeing local government activities in the state. In a statement signed by the Chief Press Secretary Deputy Governors Office, Ibrahim Garba Shu'aibu, said, Gwarzo made this statement while inaugurating a 3-day orientation retreat in Kaduna State focused on the "Operational Guidelines for the Kano State Local Government Interim Management Committee." He explained that the seminar, featuring a series of presentations, aims to equip participants with the knowledge needed to effectively fulfill their responsibilities and promote the development of local government areas (LGAs). The Deputy Governor emphasized the importance of understanding operational guidelines, as they will serve as the legal framework for their functions. "You need to understand all aspect